Najeriya

Buhari ya gargadi karban cin hanci a daukan aikin 'yan Sanda

Da alamu hankalin shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya karkata kan bangaren ‘yan sandan kasar da mafi yawan talakawan kasar, ke masa kallon bangaren da cin hanci da rashawa suka yi wa katutu.Wakilinmu a Bauchi Muhammad Ibrahim Bauchi, ya hada mana rahoto kan umurnin da shugaban kasar ya bai wa hukumomin ‘yan sanda na dakatar da karbar kudi daga masu neman aikin na dan sanda 

Wasu Jami'an 'yan Sandan Najeriya
Wasu Jami'an 'yan Sandan Najeriya Reuters/Akintunde Akinleye
Talla

Buhari ya gargadi karban cin hanci a daukan Jami'an 'yan Sanda

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI