Bakonmu a Yau

Gwamnan Kebbi Atiku Bagudu

Wallafawa ranar:

A karshen makon da ya gabata ne aka karrama Gwamnatin Jihar Kebbi a birnin Lagos, saboda gagarumar rawar da manoman ta suka yi wajen noma shinkafa dan ganin kasar ta dogara da kan ta, maimakon sayo shinkafar a kasashen duniya. Bayan bikin, mun tattauna da Gwamnan Jihar Atiku Bagudu kan wannan girmamawa da aka musu, kuma ga abinda ya shaida mana.

Gwamnan Jihar Kebbi a zantawarsa da RFI Hausa
Gwamnan Jihar Kebbi a zantawarsa da RFI Hausa
Sauran kashi-kashi