Najeriya
Majalisar Najeriya za ta bukaci rage farashin aikin hajji
Wallafawa ranar:
Majalisar Wakilan Najeriya ta sha alwashin samar da ragi akan kudaden aikin hajjin shekarar 2017 bayan ganawar da za ta yi da mukaddashin shugaban Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo a ranar Talata mai zuwa.'Yan Majalisar sun bayyana haka ne yayin zaman sauraren bahasi da suka gudanar kan karin farashin hajjin da aka yi a bana.Wakilinmu daga birnin Abuja, Aminu Manu ya aiko mana da rahoto
Talla
Majalisar Najeriya za ta bukaci rage farashin aikin Hajji
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu