Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Gwamnatin Najeriya Ta Sanar da Boko Haram Ta Sace 'Yan Matan Makarantar Dapchi

Wallafawa ranar:

Cikin wannan shiri da Zainab Ibrahim ke gabatarwa  za'a  ji raayoyin wasu daga cikin masu sauraronmu game da sace 'yan matan sakandaren mata na Dapchi 110.

Makarantar Sakandaren mata na Dapchi dake jihar Yobe a Najeriya.
Makarantar Sakandaren mata na Dapchi dake jihar Yobe a Najeriya. rfi