Shirin Lafiya Jari Ce na wannan makon,tare da Zainab Ibrahim, ya ci gaba da tattaunawa kan badakalar inshoran lafiya a Najeriya, tsakanin shugaban gudanarwar hukumar Farfasa Usman Yusuf da kuma hukumar gudanarwarsa.
Shirin Lafiya Jari Ce na wannan makon,tare da Zainab Ibrahim, ya ci gaba da tattaunawa kan badakalar inshoran lafiya a Najeriya, tsakanin shugaban gudanarwar hukumar Farfasa Usman Yusuf da kuma hukumar gudanarwarsa.