Najeriya
Hazo da kura na ci gaba da mamaye arewacin Najeriya sakamakon sanyin hunturu
Wallafawa ranar:
A Nigeria rahotanni daga wasu sassan arewacin kasar na nuna bayyanar iskan bazara mai hazo da kura, iskar da masana ke dangantawa da chanjin yanayi.Wakilinmu Shehu Saulawa ya duba alakar wannan iska da batun na chanjin yanayi da kuma yadda wannan iskan ta shafi tattalin arziki, lafiya da ma muhallin Bil-Adama, ga kuma rahoton sa.
Talla
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu