Najeriya
Rufe iyakokin Najeriya ya haddasa tsadar batir - Rahoto
Wallafawa ranar:
Rahotanni daga Najeriya sun ce tasirin rufe iyakokin Najeriya na tsawon watanni, ya fara bayyana a bangaren samun labarai da nishadi, inda wani bincike ke cewa tsadar batir na ci gaba da shafar al'adar sauraren radiyo a arewacin kasar.Daga Bauchi, wakilinmu Shehu Saulawa, yayi nazari kan halin da aka shiga cikin rahoton da ya aiko mana.
Talla
Rufe iyakokin Najeriya ya haddasa tsadar batir - Rahoto
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu