Lafiya Jari ce

Matakan da Najeriya ke dauka don dakile annobar Coronavirus

Wallafawa ranar:

Shirin Lafiya Jari Ce na wannan makon yayi nazari ne kan bullar annobar murar mashako ta Coronavirus a Najeriya, da kuma irin matakan da kasar ke dauka don dakile haduwar annobar.

Wani jami'in lafiya a Kasar Vietnam yayin tantance zargin kamuwa da cutar Coronavirus.
Wani jami'in lafiya a Kasar Vietnam yayin tantance zargin kamuwa da cutar Coronavirus. REUTERS/Kham
Sauran kashi-kashi