Al'ummar Kaduna sun koka kan rusa kasuwar barci
Wallafawa ranar:
Sauti 09:57
Shirin Kasuwa Akai Miki Dole na wannnan mako tare da Ahmed Abba, ya maida hankali ne kan matakin gwamnatin jihar kaduna dake Najeriya na rusa kasuwar barci dake jihar a kokarin sake fasalin zamanantar da kasuwanni birnin Kaduna daga yadda suke, matakin da ya tada hankalin 'yan kasuwa da al'ummar birnin.