Bakonmu a Yau

Ambasada Yahya Kwande kan halin da Najeriya ke ci a ranar dimokradiya

Wallafawa ranar:

Gwamnatin Najeriya ta bayyana juma’a a matsayin ranar hutu domin bikin dimokirdaiya, yayin da jama’ar kasar ke ta korafi kan yadda suka samu kan su yanzu haka dangane da tabarbarewar al’amuran mulki, rashin tsaro, cin hanci da rashawa da kuma tashe tashen hankula. 

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, a bukin ranar dimokradiyar
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, a bukin ranar dimokradiyar o.obasa.jpg
Talla

Kuma dangane da haka ne, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Ambasada Yahya Kwande, tsohon jami’in mulki a Jamhuriyar ta farko, kuma ga tsokacin da ya yi akan halin da kasar ke ciki.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI