Ilimi Hasken Rayuwa

Fahimtar bangaren Malaman addinin kan kulle makarantun Allo

Wallafawa ranar:

Shirin Ilimi hasken rayuwa a wannan karon ya tattauna da bangaren malamai masana addini game da matakin wasu gwamnatocin jihohin Najeriya na kulle makarantun Allo.

Wasu Almajirai a jihohin Arewacin Najeriya.
Wasu Almajirai a jihohin Arewacin Najeriya. tribuneonlineng.com