Najeriya

Za a fara tona asirin masu yi wa mata fyade a Najeriya

Hukumar da ke Yaki da Safara da kuma Cin Zarafin Bil'adama a Najeriya NATIP, ta fara aiwatar da wani tsarin tona asirin mutanen da kotuna suka tabbatar cewa sun aikata fyade. Karkashin sabon tsarin, za a wallafa hotuna da cikakkun sunayen wadanda aka samu da laifin fyaden tare da bayyana adireshinsu don jama’a su sani.

Matsalar yi wa mata fyade ta ta'azzara a Najeriya.
Matsalar yi wa mata fyade ta ta'azzara a Najeriya. Daily Trust
Talla

Kuna iya latsa almar sautin da ke kasa domin sauraren cikakken rahoton da wakilinmu na Kano Abubakar Abdulkadir Dangambo ya hada mana kan wannan batu.

Za a fara tona asirin masu yi wa mata fyade a Najeriya

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI