Najeriya
Najeriya na bincike kan kusoshin da ke karya ka'idojin COVID-19
Mahukuntan Najeriya sun bayyana cewar su na bincike akan wasu shafaffu da mai, wadanda ke karya ka’iojin da aka shimfia a filayen sauka da tashin jiragen saman kasar domin kauce wa kamuwa da cutar COVID-19, da nufin hukunta su in har an same su da aikata laifuka.Daga Abuja ga rahoton da wakilinmu Muhammad Kabir Yusuf ya aiko mana.
Wallafawa ranar:
Talla
Najeriya na bincike kan kusoshin da ke karya ka'idojin COVID-19
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu