Najeriya-Borno
Rahoto kan shirin gwamnatin Borno na mayar da 'yan gudun hijirar Baga gida
Gwamnatin jihar Borno a Najeriya, ta sanar da kafa kwamiti domin tsara yadda za a mayar da dubban mutane 'yan asalin yankin Baga zuwa gida, bayan share tsawon shekaru suna rayuwa a matsayin 'yan gudun hijira, sanadiyyar ayyukan Boko Haram a yankin.Wakilinmu Bilyaminu Yusuf na dauke da rahoto a kai.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto kan shirin gwamnatin Borno na mayar da 'yan gudun hijirar Baga gida
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu