Najeriya-Borno

Rahoto kan shirin gwamnatin Borno na mayar da 'yan gudun hijirar Baga gida

Gwamnatin jihar Borno a Najeriya, ta sanar da kafa kwamiti domin tsara yadda za a mayar da dubban mutane 'yan asalin yankin Baga zuwa gida, bayan share tsawon shekaru suna rayuwa a matsayin 'yan gudun hijira, sanadiyyar ayyukan Boko Haram a yankin.Wakilinmu Bilyaminu Yusuf na dauke da rahoto a kai.

Wasu dakunan 'yan gudun hijirar da rikicin Boko Haram ya raba da matsugunansu.
Wasu dakunan 'yan gudun hijirar da rikicin Boko Haram ya raba da matsugunansu. REUTERS/Afolabi Sotunde
Talla

Rahoto kan shirin gwamnatin Borno na mayar da 'yan gudun hijirar Baga gida

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI