Muhallinka Rayuwarka

Yadda Boko Haram suka hana noma a Najeriya

Wallafawa ranar:

Shirin Muhallinka Rayuwarka na wannan makon tare da Nura Ado Sulaiman ya tattauna ne kan yadda Mayakan Boko Haram suka hana gudanar da aikin noma a yankin arewa maso gabashin Najeriya, lamarin da ke barazana ga tsaron abinci a kasar.

Mayakan Boko Haram sun addabi arewacin Najeriya.
Mayakan Boko Haram sun addabi arewacin Najeriya. AFP PHOTO / BOKO HARAM
Sauran kashi-kashi