Rahoto kan yadda ambaliyar ruwa ta yi barna a arewacin Najeriya

Rahotanni daga sassan arewacin Nigeria, na bayyana yadda ambaliyar ruwa ke cigaba da haddasa asarar rayukka da dukiyoyi.Kamar yadda zaku ji a wannan rahoton da Shehu Saulawa ya aiko mana, kodayake hukumomi sun yi kashedin ruwan sama fiye da kima a daminar bana, manasa na danganta ambaliyar da Chanjin Yanayi.Kuna iya latsa alamar sauti dake kasa don sauraron rahoton.

Ambaliyar ruwa ta yi barna a wasu yankunan na arewacin Najeriya a bana.
Ambaliyar ruwa ta yi barna a wasu yankunan na arewacin Najeriya a bana. Reuters/路透社
Talla

Rahoto kan yadda ambaliyar ruwa ta yi barna a arewacin Najeriya

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI