EndSARS:Akwai masu son a raba Najeriya-Gwamnan Yobe
A yayin da aka shiga rana ta 12 da soma gudanar da zanga-zangar #EndSARS domin nuna bacin rai kan yadda jami'an 'yan sanda ke cin zalin mutane a Najeriya, gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya bayyana cewa, akwai wasu mutane da ke son a raba kasar tare da jefa ta cikin rudani.
Wallafawa ranar:
Gwamnan ya ce, a yayin da wasu ke hankoron ganin an shafe rundunar SARS baki daya, wasu kuwa musamman 'yan arewacin Najeriya na bukatar dakarun saboda muhimmancinsu wajen yaki da matsalolin tsaro da suka hada da rikicin Boko Haram da satar jama'a da kuma hare-haren 'yan bindiga.
Kuna iya latsa alamar sautin da ke kasa domin sauraren cikakkiyar hirar da gwamnan ya yi da manema labarai a karshen mako.
EndSars:Akwai masu son a raba Najeriya-Gwamnan Yobe
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu