Najeriya
'Yan bindiga sun nemi diyyar miliyoyi kan masallata 30 da suka sace a Zamfara
Wallafawa ranar:
'Yan Bindigar da suka sace wasu mutane 30 lokacin sallar juma’a a kauyen Dutsen Gari da ke Jihar Zamfaran Najeriya sun bukaci kowanne mutum guda ya biya naira miliyan 2 da dubu 200 kafin a sako shi. Faruk Muhammad Yabo na dauke da rahoto akai.
Talla
'Yan bindiga sun nemi diyyar miliyoyi kan masallata 30 da suka sace a Zamfara
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu