Najeriya
Rahoto kan yadda Kotun Sojin Najeriya ta zartas da hukunci kisa kan Soja
Wallafawa ranar:
A wani yunkuri na tabbatar da kare hakkin dan Adam a Najeriya, Kotun Sojin da ke Shalkwatar yaki da ta'addanci a birnin Maiduguri ta zartas da hukunci kisa ta hanyar harbewa kan wani Soja da ta samu da laifin kisan jami’in Soja mai mukamin Laftanar inda a wani hukuncin na daban kuma kotun ta hukunta wasu Sojojin bayan samun su laifuka dabam-dabam. Daga Maiduguri ga rahoton Bilyaminu Yusuf
Talla
Rahoto kan yadda Kotun Sojin Najeriya ta zartas da hukunci kisa kan Soja
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu