Gwamnati ta kaddamar shirin gina gidaje dubu 300 a sassan Najeriya
Wallafawa ranar:
Gwamnatin Najeriya ta kaddamar da gine-ginen gidaje akalla dubu 300, da nufin taimakawa kananan ma’aikata da sauran masu karamin karfi.
Shirin gine-ginen dai zai lashe naira biliyan 200, wanda kuma zai samar da aikin yi ga kusan mutane miliyan 1 ad dubu 800.
Sai dai kwararru na nuna damuwa kan matsalar rashin ingancin gine-ginen, wadanda a wasu lokutan suke rushewa tare da salwantar da rayuka.
Wakilinmu na Abuja Mohammed Sani Abubakar hada mana rahoto.
Rahoto kan shirin gwamnatin Najeriya na gina gidaje dubu 300 a fadin kasar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu