Nijar-Mali
Kwararar 'Yan gudun Hijira daga Mali zuwa Nijar
Garin Ayoru a Jahaar Tillabery na daya daga cikin biranen da ke fuskantar kwararar ‘Yan gudun hijira daga arewacin kasar Mali mai fama da tashin hankali. Mata da kananan yara sun fi yawa daga cikin mutane sama da dubu Takwas da Dari Biyar da gwamnatin Nijar ta ba su mafaka a wani sansani. Lydia Ado ta ziyarci sansanin, kuma ta aiko da rahoto.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu