Nijar
Neman Tallafin Ambaliyar ruwa a Nijar
Wallafawa ranar:
A Jamhuriyar Niger hukumomin kasar da wasu kungiyoyi sun soma taimakawa mutanen da suka ci karo da matsalar ambaliyar ruwan a kasar, sai dai kuma wasu da abin bai shafe su ba na babakere wajan karbar taimakon. Kamar yadda za ku ji a Rahoton Kubra daga Birnin Yamai.
Talla
Neman Tallafin Ambaliyar ruwa a Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu