Nijar

Neman Tallafin Ambaliyar ruwa a Nijar

Ambaliyar Ruwa a Nijar
Ambaliyar Ruwa a Nijar

A Jamhuriyar Niger hukumomin kasar da wasu kungiyoyi sun soma taimakawa mutanen da suka ci karo da matsalar ambaliyar ruwan a kasar, sai dai kuma wasu da abin bai shafe su ba na babakere wajan karbar taimakon. Kamar yadda za ku ji a Rahoton Kubra daga Birnin Yamai.

Talla

Neman Tallafin Ambaliyar ruwa a Nijar

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI