Nijar

Cutar zazzabin cizon sauro ta yi kamari a Nijar

Radhika Chalasani/UNICEF via Getty Images

Cutar zazzabin cizon sauro wato malaria yanzu haka ta yi kamari a wasu yankuna na Jamhuriyar Niger musamman a wannan lokaci da damina ke kan kama. Duk kuwa da irin kokarin da hukumomin kiwon lafiya a kasar suka ce suna yi wajen raraba gidajen sauro kyauta ga al umma kasar.

Talla

Rahotanni dai a yanzu na cewa cutar ta hallaka mutane 15 a garin Maradi, kamar yadda za kuji a Rahoton Wakilimu Salissou Issa.

Cutar zazzabin cizon sauro wato malaria ta yi kamari a Nijar

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI