Nijar-Coronavirus
Halin da ake ciki a Nijar bayan sassauta matakan yakar annobar COVID-19
Wallafawa ranar:
Bayanai daga Jamhuriyar Nijar na cewa ga alama mafi yawan masallatai basa mutunta sharuddan da mahukunta suka gindaya a wajen Sallar jam’i, da suka hada da sake wanke hannuwa a kofar Masallai da kuma sanya tazara a cikin sahu.
Talla
Wakilinmu Omar Sani ya ziyarci wasu masallan domin ganin yadda ake sallar jam’in a Agadez ga kuma rahotonsa.
Halin da ake ciki a Nijar bayan sassauta matakan yakar annobar COVID-19
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu