Hare-haren 'yan bindiga sun karu a kauyukan dake iyakar Najeriya da Nijar
Wallafawa ranar:
Yayinda 'yan gudun hijira daga Najeriya ke ci gaba da kwarara zuwa yankunan Nijar dake kan iyaka, mahukuntan kasar ta Nijar na fafutukar kawo karshen hare-haren 'yan bindiga da satar dabbobi da suka karu a kauyukan dake iyakokin kasashen 2.
A daidai wannan lokaci ne kuma shugabannin al’ummma ke kira ga hukumomin da su dau matakan tabbatar da zaman lafiya, saboda a yanzu al'ummar karkara na ci gaba da tara makamai na gargajiya ciki har da bindigogi don kare kai, lamarin a gab aka iya zama matsalar daukar doka a hannu.
Daga maradi wakilinmu Salisu Isa ya aiko da rahoto kan halin da ake ciki.
Hare-haren 'yan bindiga sun karu a kauyukan dake iyakar Najeriya da Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu