Bakonmu a Yau

Tattaunawa da Shugaban Nijar Mahamadou Issoufou kan shirin babban zaben kasar

Wallafawa ranar:

Yayinda ake shirin gudanar da zaben neman shugabancin Jamhuriyar Nijar, shugaban kasar Isufu Mohammadu ya tabbatar da cewar, kamar yadda bai nemi tazarce a wa’adi na uku ba, haka za’a gudanar da sahihin zabe a kasar.Shugaba Yusufu ya bayyana hakan ne a wani hira ta musamman da ya yi da gidan talabijin na France 24 a fadar gwamnatin sa dake Yamai. Ga yadda zantawarsu ta gudana da Cyril Payen na France 24.

Shugaba Mahamadou Issoufou na Jamhuriyyar Nijar.
Shugaba Mahamadou Issoufou na Jamhuriyyar Nijar. RFI