Rayuwata

Masarautar da mata ke mulki a jihar Adamawar Najeriya

Wallafawa ranar:

A cikin shirin 'Rayuwata' Zainab Ibrahim ta yi dubi da damar shugabanci ga mata, inda ta kawo mana labarin masauratar da mata ke shugabancinta fiye da shekaru 200 da suka wuce.

Fadar  sarkin Daura a Katsina, Najeriya
Fadar sarkin Daura a Katsina, Najeriya Daily Trust
Sauran kashi-kashi