Najeriya ta kaddamar da shirin yiwa 'yan kasar allurar rigakafin Korona
Wallafawa ranar:
Sauti 10:07
Shirin Lafiya Jari na wannan makon ya tattauna da masu ruwa da tsaki kan sha'anin lafiya dangane da shirin yiwa mutane allurar rigakafin cutar Korona da gwamnatin Najeriya ta kaddamar.