Cote D'Ivoire da Najeriya da Kamaru sun tsallake zuwa Brazil
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Sauti 09:10
A karshen makon da ya gabata ne Najeriya da Cote d'Ivoire da Kamaru suka samu damar shiga gasar cin kofin duniya da za a yi a Brazil a shekara mai zuwa.