Shirin Duniyar Wasanni na wannan makon tare da Abdoulaye Issa ya tattauna ne game da gasar cin kofin kasashen Afrika da ake fara gudanarwa a wannan Juma'a a kasar Masar.
Shirin Duniyar Wasanni na wannan makon tare da Abdoulaye Issa ya tattauna ne game da gasar cin kofin kasashen Afrika da ake fara gudanarwa a wannan Juma'a a kasar Masar.