Shirin Duniyar Wasanni na wannan makon tare da Ahmed Abba ya yi nazari kan ci gaban da harkar kwallon kafa ta samu a cikin shekaru 60 na samun 'yanci daga Turawan Mulkin Mallaka a Najeriya.
Shirin Duniyar Wasanni na wannan makon tare da Ahmed Abba ya yi nazari kan ci gaban da harkar kwallon kafa ta samu a cikin shekaru 60 na samun 'yanci daga Turawan Mulkin Mallaka a Najeriya.