Afrika
Cote D'Ivoire ta lallasa Nijar da ci 3 da nema -Kwallon kafa
Wallafawa ranar:
Yayinda Najeriya ke neman maki daya a wannan tafiya da ta yi jamhuriyar Benin inda za ta faffata da Ecureuils a yau asabar a birnin Porto Novo ,wanda hakan zai bata damar tabbatar da shiga gurbin kasashen da za su taka leda a gasar Cin kofin Afrika karo na 33 a Kamaru a shekara ta 2022, yan wasan Cote D’Ivoire wato les Elephants da suka ziyarci kungiyar kwallon kafar Nijar ,Meina a jiya juma’a a birnin Yamai sun lallase yan wasan Nijar da ci 3 da nema.
Talla
Serge Aurier, Maxel Gradel da Wilfried Kanon ne suka baiwa Cote D’Ivoire wannan nasara.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu