Amurka
Shugaba Biden ya bayyana takaicin sa biyo bayan kisan mutane 10 a Amurka
Wallafawa ranar:
Shugaban Amurka Joe Biden ya bayyana takaicin sa da kisan da wani dan bindiga ya yiwa mutane 10 a Colorado, cikin su harda jami’an dan Sanda guda.
Talla
Yayin da yake tsokaci akai, Biden yace ya bukaci Majalisar dokokin kasar ta amince da dokar takaita mallakar bindiga domin kare rayukan jama’a.
US- BIDEN- 2021-03-24
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu